Sheikh Ahmad Gummi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, yace ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW
“Idan Deborah ta zagi Annabi, kamata yayi a kai kararta wajen hukumar makarantar, daganan kuma sukai ga Sultan sannan gwamnati ta shiga ciki, amma ba kawai ku suntumi makamai ba ku kashe ta” – Gummi
Daga Premium Times Hausa
Related posts:
After Mohbad passed away, my mother begged me to stay away from home. The Rapper Bella Shmurda
Five days after Ifeanyi's passing, Davido discreetly wed Chioma, according to sources
My only worry in life is a broken home, says actress Toyin Abraham
You are irrelevant without your father’s name – Peter Okoye slams Seun Kuti