Adam A zango Ali Nuhu da Laila sun koka kan Harin jirgin kasan kaduna
Jaruman sun kokan kan yadda harkar tsaro take basu tsaro a Nigeria inda suka ce gaskiya gwabnati saifa ta tashi tsaye ganin yadda kullum al’amarin ta azzara yake
Anjiyo Adam A Zango dai yana chacchakar gwabnati musamman ganin yadda mahaifiyar sa wato jihar Kaduna take fama da tabarbarewar rashin tsaro inda yace yanzu fa abin yakai Bama gida za a biyokaba har cikin jirgi ake bi ake kwamishe mutane
Related posts:
Jarumar Kasashen Afirika Rahama Sadau Ta Zama Gwarzuwar
Batareda Tsoro ba Jaruma Hadiza Gabon Tayiwa Buhari Allah Ya Isa Akan Bidiyon Zane Fasinjojin Jirgin...
In order to wake up the campaign in Jos, Sheikh Ahmad Sulaiman Naci gaba da Shan Suka Akan Addu'ar.
Jigawa: Dan shekara 75 yi wa 'yar shekara 6 fyade