Najeriya sun hallaka riaen’an bindiga Kachalla Gudau, Gwamnatin jihar Kaduna ta ce dakarun.
Bayyana haka a wata sanarwa da ya wallafa a shafinsa na Facebook. Kwamishinan harkokin cikin gida da tsaro na jihar Samuel Aruwan ne.
Sanarwar ta ce Kachalla Gudau na daga cikin a bindiga da suka addabi hukumomin Chikun, da Kachia.
Ta ara da cewa a samu nasarar kashe ne ranar Lahadi, sakamakon samamen da sojoji suka kai a wasu dazuka na jihar
Kachalla ne a dajin Kankomi inda ya mutu sanadiyyar zubar jini bayan raunukan da ya samu. Aruwan ya ce.
Related posts:
Tirƙashi Matar aure taci bakin duka a hannun budurwar mijinta bayan ta gaura mata mari.
Duk Namijin da nagani ko naji muryarsa sai sha’awata ta tashi kuma na zibar da maniyyi, inji wata bu...
Allah Sarki Adaman Kamaye to "Taja Kunnen sa daya Tsaida Gaskiya" Danta Na Cikinta Murnar Samun Aiki...
Gagarumin Dan Bindiga Bello Turji Ya Qetare Rijiya Da baya