Ashe Tun Farko Saida Sheikh Aminu Daurawa Ya Ja Ma Ummita Kunne Akan Dan Cana Kafin Ya Kashe ta

Posted by

Ashe Tun Farko Saida Sheikh Aminu Daurawa Ya Ja Ma Ummita Kunne Akan Dan Cana Kafin Ya Kashe ta

Fitaccen malamin addinin Musuluncin nan, Sheikh Mallam Aminu Ibrahim Daurawa, ya bayyana cewa ya tattauna da Ummakulsum Buhari wadda aka fi sani da Ummita kan dangantakarta da dan cana wanda ya kashe ta.

Ga dai bayanin daga bakin Shehin Malamin:

kada kumanta kudinga muna share na post inmu zuwa ga abokaninku domin bamu qwarin guiwar kawomaku ingantattin sahihun labaran duniya a cikin harshen hausa dana turanci mungode da ziyartar shafin KuryaLoaded.ng dakunkayi

Idan kuna da tambaya ko wani labari da kuke son sanar da mu, ko tallata hajar ku kuna iya aika mana da sako a shafinmu na Facebook, ko tura sako a number admins dinmu +23408141702912

 

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *