DA DUMI-DUMINSA: Ganduje Yabada Umarnin Roshe Wani Gini Mallakin Sheikh Abduljabbar Nasiru kabara.
Kamar yadda Shugaban Hukumar Karota na Jihar Kano Baffa Babba Dan agundi ya bayyana.
Gwamnatin Jihar Kano ta umarci a rushe wani Gida dake daf Gidan Marigayi Malam Nasiru kabara, Wanda Abduljabbar Nasiru kabara ya ce mallakinsa ne.
Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana cewa shi Sheikh Abduljabbar Nasiru kabara ya mallaki
wannan Gida ba bisa ka’ida kamar yadda binciken datayi kafin bada umarnin rushewar ya tabbatar mata.
Rahoto Daga:-
Abdullahi Usman Ahmad
Related posts:
Dalibai Su Koma Karatu, Gwamnatin Najeriya Ta Umarci Shugabannin Jami'a Su Bude Jami'o'i
Yadda Hotunan Wani Magidanci Bahaushe Tareda Iyalansa Ya Janyo Cece-Kuce a Kafar Sada Zumunta
Kalli Yadda Aka Gudanar Da Jana’izan Sheikh Goni Aisami Wanda Sojoji Suka Harbe Daga Taimakon Rage H...
8 saboda rashin biyan hain Miji kotu ta raba auren da ya Shekara