Hakikanin gasikiyar Auren Hamisu breaker da Fatima Ali Nuhu…

Posted by

Hakikanin gasikiyar Auren Hamisu breaker da Fatima Ali Nuhu…

Anyita ta kare Hamisu breaker yakai kudin fatima ali nuhu kamar yadda a yanzu haka wannan labarin ya karade social media.

Mutane da yawa a yanzu haka sunci karo da labarin cewa Hamisu Breaker ya kai kudin yar gidan Ali nuhu fatima kamar yadda a yanzu mutane da yawa Suna cewa karna ne.

Wasu kuma mutanan a yanzu haka Suna cewa wannan labarin da gaske ne domin batun yanzu ake Watsa wannan labarin ba a yanzu haka dai ga gaskiyar magana Akai ka Kalli wannan Video.

https://youtu.be/zNasLcfeg6s

 

kamar yadda ka kalli wannan Video kaji karin Bayani akai domin a yanzu haka wannan maganar ba gaskiya bace.

Kawai wasu mutane ne suke watsawa kamar yadda a yanzu haka Duk wanda ya Samu wannan labarin kada ya yarda domin ba gaskiya bane.

Kuce gaba da bibiyar wannan shafin dan samun labarai masu ingance akoda yaushe mungode da ziyarar wanna shafin namu mai alā€™barka

3 comments

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *