Inda Yayi Sabon Wasa A Kaduna, A Karon Farko Adam A Zango Ya Fara Tafiya Da Iyalansa Wurin Wasa.
Inda Ya Dauki Matarsa Amaryar Wato Safiyya, Tare Da Dan Karmin Yaron Su, Yayi Sabon Wasan Nashi Ne A Filin Murtala Square Dake Cikin Garin Kaduna Wajen Mutane, Ya Jawo Cece, and Wannan Lamarin.
Kuma Yanayin Shigar Da Matar Tashi Tayi Ba Yanayi Bane Daya Kamara Ace Ta Shiga Cikin Mazaje, Inda Ta Fito Ba Hijabi A Jikinta, Inda Da Yawan Mutane Suke Ganin Rashin Dacewar Abin Da Adamun Yayi
Anan Ku Kalli Cikakken
Related posts:
In order to wake up the campaign in Jos, Sheikh Ahmad Sulaiman Naci gaba da Shan Suka Akan Addu'ar.
Sabon Sarkin Kasar England Sarki Charles III ya karanci Al-Qur’ani mai girma
Ashe Wannan Dalilin Ne Yakashe Auran Ado Gwanja Da Matar Sa Maimuna
Kalli Photunan Kayataccen Gidan Da Aka Kawata Shi Da Zinare Mallakar Marigayi Attajiri Alhaji Mai De...