KANNYWOODLABARAI

Junaidiyya Gidan badamasi ta fadi Dalilin Da Yasa ta Fito Daga Gidan Mijina

Dalilin Da Yasa Na Fito Daga Gidan Mijina Na Dawo Harkar Fim, (Meerah Shu’aib)

- Advertisement -

Wacce Akafi Sani Da Julaidiyya Gidan Badamasi Ta Bayyana Labarinta Abin Da Yasa Ta Fito Daga Dakin Mijinta Ta Shiga Harkar Fim Din Hausa.

Jarumar Da Ta Fara Shahara A Shirin Gidan Badamasi, Tayi Babban Bayani. Inda Tace Tana Alfahari Idan Ta Tuna Cewa Allah Ya Albarkace Ta Da Haihuwa Da Namiji.

- Advertisement -

Ta Bayyana Cewa Ita Ba Domin Fim Yasa Ta Fito Daga Dakin Mijin Nata Ba. Kamar Yanda Mutane Suke Tunani. Sai Dai Don Wani Dalili Na Daban.

READ ALSO:  Nafi Sha’awar Ƙananan Yara Fiye Da Manyan Mata – Inji Tsohon Da Aka Kama Ya Yiwa Ƙaramar Yarinya Fyaɗe

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button

Adblock Detected

Sorry You need to turn off your adblocker to browse on this blog please