Sheikh Ahmad Gummi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, yace ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW
“Idan Deborah ta zagi Annabi, kamata yayi a kai kararta wajen hukumar makarantar, daganan kuma sukai ga Sultan sannan gwamnati ta shiga ciki, amma ba kawai ku suntumi makamai ba ku kashe ta” – Gummi
Daga Premium Times Hausa
Related posts:
Scholarship: Zulum releases N5m on 13-year boy who copy-designed Borno flyover
Winners of social media awards include Falz, Bimbo Ademoye, Daddy Freeze, and others
Actress Empress Njamah is advised by Tonto Dikeh not to accept assistance from spies or other foes
Brymo, a singer, gives in to pressure and apologizes to the Igbos for his offensive tweet