Adam A zango Ali Nuhu da Laila sun koka kan Harin jirgin kasan kaduna
Jaruman sun kokan kan yadda harkar tsaro take basu tsaro a Nigeria inda suka ce gaskiya gwabnati saifa ta tashi tsaye ganin yadda kullum al’amarin ta azzara yake
Anjiyo Adam A Zango dai yana chacchakar gwabnati musamman ganin yadda mahaifiyar sa wato jihar Kaduna take fama da tabarbarewar rashin tsaro inda yace yanzu fa abin yakai Bama gida za a biyokaba har cikin jirgi ake bi ake kwamishe mutane
[ads1]
Related posts:
Tohfa Yanzunan Baballe Hayatu Yayi Bayanin Abin Da Yasa Har Yanzun Baiyi Aure Ba
Kaico Rayuwa Kenan Yadda Rasuwar Nura Mustapha waye Director Izzar Ta Girgiza Jaruman Izzar So
Ni Ban San Laifin da Nayi ba aka cire ni acikin shirin Dadin Kowa Ba Inji Sallau nashirin Dadin Kowa...
Kalli Yanda Rayuwar Jarumin Finafinan Hausa, Umar Yahaya Malumfashi (Bankaura) Takoma