Gidana ko a layin lantarki na gina, “Ganduje ba zai sa a rusa ba sai dai idan wani zai gina min”

Posted by

Fitaccen mawakin siyasar nan a Najeriya dama wajen dauda kahutu rarara ya bayyanawa duniya wasu abubuwa dangane da takaddamar sa da Gwamnan jihar Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje.

Sai dai idan wani zai gina masa mawakin yace ko gidan sa akan layin lantarki yayi yasan Ganduje.

Domin gidan ce ta gina sa shi kawai abunda yayi shine kara sabunta shi sa Gwamnati.

Sak da akayi ita ta haifar da Sakarkaru da ake ta fama dasu yanzu haka kuma ya kara da cewa a shekarun baya lokacin.

Ya kuma cewa ko “ya”yan Ganduje baz su nuna masa kusanci dashi ba sannan da hidimar da yayiwa Ganduje illa mutum daya, wato Sulen Garo.

Sa da kadarorin sa suke domin su sa a talauta shi, haka kuma ya bayyana wasu mawaka da suke neman inda gineginen.

Sunan mawakan biyu daya fada a fakaice ba sai dai mawakin bai bayyana.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *