LABARAI

“an Nijeriya ba su da hujjar da za su yi kukan yunwa”

Inji Buhari: “an Nijeriya ba su da hujjar da za su yi kukan yunwa”

Muhammadu Buhari’s cean Najeriya ba su da wani dalili na yin kuka a kan yunwa a lokacin da kasar ke da albarkacin katafarun filayen noma. Shugaban kasa Muhammadu Buhari.

Buhari ya bayyana haka ne a wata hira da ya yi da gidan talabijin naTambari Hausa TV, watsa a daren Laraba

Shugaban ya ce duk wanda da gaske yunwar ya ke ji to kuwa zai auki kayan Noma ya nufi gona. A yayin da ya ke amsa tambaya kan yadda ake fama da yunwa a kasar.

Rufe iyakokin kasa da sauran manufofin da gwamnatinsa ta bullo da su don tabbatar da samar da abinci ya haifar da sakamako mai kyau, cewarsa.

 

Mr Kurya

The Name is Kurya An Full Time Blogger | Entrepreneur | Online Promoter| Web Designer | Web/App Developer | Content Writer | Your Number 1 B*D A** Blogger 😏 Follow Us Social Media Below

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button

Adblock Detected

Sorry You need to turn off your adblocker to browse on this blog please