Inji Buhari: “an Nijeriya ba su da hujjar da za su yi kukan yunwa”
Muhammadu Buhari’s cean Najeriya ba su da wani dalili na yin kuka a kan yunwa a lokacin da kasar ke da albarkacin katafarun filayen noma. Shugaban kasa Muhammadu Buhari.
Buhari ya bayyana haka ne a wata hira da ya yi da gidan talabijin naTambari Hausa TV, watsa a daren Laraba
Shugaban ya ce duk wanda da gaske yunwar ya ke ji to kuwa zai auki kayan Noma ya nufi gona. A yayin da ya ke amsa tambaya kan yadda ake fama da yunwa a kasar.
Rufe iyakokin kasa da sauran manufofin da gwamnatinsa ta bullo da su don tabbatar da samar da abinci ya haifar da sakamako mai kyau, cewarsa.
Related posts:
Innalillahi Kalli Yanda Wannan Matar Takashe Mijin Qawarta Bayan Ya Kamata Tana Madigo Da Matarshi
Yadda Wani matashi ya Auri Mahaifiyarshi
Yadda Wani ɗan aikin gida ya ɗirkawa ɗiyar mai gida ciki, ya ƙona ta ƙurmus bayan zubar da cikin
Tarar Naira Miliyan 1 da ɗaurin Wata 6 shine Hukuncin duk wanda yace zai aure ta Indai ta amince