Inji Buhari: “an Nijeriya ba su da hujjar da za su yi kukan yunwa”
Advertisement
Muhammadu Buhari’s cean Najeriya ba su da wani dalili na yin kuka a kan yunwa a lokacin da kasar ke da albarkacin katafarun filayen noma. Shugaban kasa Muhammadu Buhari.
Buhari ya bayyana haka ne a wata hira da ya yi da gidan talabijin naTambari Hausa TV, watsa a daren Laraba
Shugaban ya ce duk wanda da gaske yunwar ya ke ji to kuwa zai auki kayan Noma ya nufi gona. A yayin da ya ke amsa tambaya kan yadda ake fama da yunwa a kasar.
Advertisement
Rufe iyakokin kasa da sauran manufofin da gwamnatinsa ta bullo da su don tabbatar da samar da abinci ya haifar da sakamako mai kyau, cewarsa.
Related posts:
Saurayina Yace Idan Ban Bashi Kaina Ba Zai Koma Bin Karuwai Da Shaye-shaye,
Yadda Wani matashi ya Auri Mahaifiyarshi
Wata Matar Aure Ta Baiwa Wani Mai Siyar Da Kayan Miya Kyautar N1m, Ta Bayyana Alherin Da Yai Mata a ...
As the "fight on Buka on Street," Funke Akindele rejoices. Earns N135,000,000 in One Day