An wallafa wani faifan bidiyon jaruma ummi raham inda take sanye Da Guntun wando dakuma riga mai gajeren hannu
Inda ake zargin daya daga cikin qawayentane suka mata wannan ayka aykar domin kuwa acikin bidiyon
Muryar mace ce akaji suna fira tadauketa wannan bidiyon batareda tasaniba inbazKu mantaba hakan yataba faruwa ga jaruma maryam yahaya
A shekarun baya kafin rashin lafiyarta inda itama wasu qawayenta sunka mata bidiyo tana sanye
Daa tufafin bacci shawara gareku mata ku kuka Daa abokaninku domin kuwa bakowa ake nunawa komaiba domin wasun suturarda kake sakawama basu jindadin ganinka daa ita
Allah yasa mudace yahadamu Daa abokai nagari amin
Related posts:
Steps To Follow To Avoid Adsense Ads Limit
Pochettino explains why he did not include Lukaku and Aubameyang in Chelsea's roster
The PDP has called on the Abia government to "name and shame" phantom employees.
Tinubu praises Osoba, a seasoned journalist who recently turned 84, for a career marked by excellenc...