Duba Yanda Sojoji. Nigerian Suka Samu Nasarar Hallaka ‘Yan Ta’adda

Posted by

Munsamu Shafin Janzakitv Ya ruwaito cewar Duba Yadda Wasu Dakarun Sojojin Nigeria Sukayi Nasarar Hallaka Wasu ‘Yan Ta’adda A Jihar Neja Kusa Da Abuja

Shafin Ya Ruwaito Rahoton Ne Kaman Yanda Zamu Zayyanamaku Acikin Wannan Rubutun

 

Yayin Wani Luguden Wuta Sojojin Saman Nijeriya Sun Kashe ‘Yan Bindiga Da Dama A Jihar Neja, Ciki Har Da Jagoransu, Aminu Duniya, A Yayin Da Suke Taro

Dakarun Sojojin Nijeriya dai na cigaba da samun nasara kan ‘yan Bindiga a ‘yan kwanakin nan. Mu ma a gefe muna cigaba da yi musu fatan nasara.

Sojoji kasar Nigeria a wannan karon suna matukar samun nasara akan makiyan mu, dake damu Al’ummar jama’ar kasar nan haka zalika sojojin suna matukar kokari domin ganin ansamu zaman lafiya.

Hakika a wannan karon ansamu wasu kwararrun dakarun sojojin nigeria da suke aiki tukuru wurin ganin ansamar da zaman lafiya a jihohin arewa dake nigeria.

Tun daga kan jihar Borno, Katsina, Gombe, da Zamfara, dama sauran wasu jihohin da ake damun Al’ummar kasar nan dangane da kaiwa hare – hare da akeyiwa Al’umma.

Gwamnatin Nigeria ta nuna farin cikinta sosai dangane da wannan lamari daya faru tsakanin dakarun sojojin da kuma ‘yan ta’addan a wannan karon.

Kuci gaba da kasancewa da shafin janzakitv, domin samun sabbin labaran mu kowace rana da kowani lokaci mungode masoyan mu 

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *