Jim kadan bayan dawowarsu Gida, Sarkin Morocco, Mai Martaba Muhammad IV, ya karrama Yan wasan kwallon kafa da suka wakilci kasar ta Morocco da iyayensu.
Inda kuma ya jinjina musu dangane da irin namijin kokarin da suka yi, a wasan cin kofin Duniya da aka gudanar, a kasar Qatar. Sarkin ya karrama wadannan yan wasa ne a fadarsa dake Birnin Rabat.
Inda ta zama kasa ta farko a Nahiyar Afirka da ta kai zuwa zagane na kusa da karshe a want ton karon, Morocco dai ta taka rawar gani.
Related posts:
Dammalam tells Radda, governor of Katsina state, on her 54th birthday, "You are a beacon of hope
Ohakim describes the Imo attack as a near-death experience
Ohakim, the ex-governor of Imo state, is suing Nwadike for libel after receiving a $1 million bribe
DSS denied me food and drugs for nine days, Nnamdi Kanu laments