Jim kadan bayan dawowarsu Gida, Sarkin Morocco, Mai Martaba Muhammad IV, ya karrama Yan wasan kwallon kafa da suka wakilci kasar ta Morocco da iyayensu.
Inda kuma ya jinjina musu dangane da irin namijin kokarin da suka yi, a wasan cin kofin Duniya da aka gudanar, a kasar Qatar. Sarkin ya karrama wadannan yan wasa ne a fadarsa dake Birnin Rabat.
Inda ta zama kasa ta farko a Nahiyar Afirka da ta kai zuwa zagane na kusa da karshe a want ton karon, Morocco dai ta taka rawar gani.
Related posts:
For eight years, Buhari did nothing but waste Nigeria's resources on incompetent appointees like She...
On Monday, workers could go on a nationwide strike
The governor of Osun suspends agency leaders and orders additional inquiries
Responding to the murder of Obosi PG and several other people in Anambra