LABARAI

Yadda Asirin wasu pastors Yatonu bayan Sun Kashe Wata Budurwa a chochi insu

Yadda Asirin wasu pastors Yatonu bayan Sun Kashe Wata Budurwa a chochi insu

Asirin wasu pastors wato limaman coci yatonu bayan sun kashe wata Budurwa a cikin coci dinsu a garin abuja

Pastors din yaron tareda mahaifin nashi sune limaman coci din Munsamu Labarin cewa ita budurwar da suka kashe budurwa danshi ce suka kashe

Sunyi gunduwa gunduwa da namanta suka hada tareda naman dabbi suka saka a leda  e suka jefar a cikin ruwa qasan wani gada

Ga cikakken labarin akasa zamu ajiye maku a Bidiyon sai ku kallah

Sannan muna roqon allah ya shiga tsakanin mu da mugayen cikinmu dama na waje garemu amin

Mr Kurya

The Name is Kurya An Full Time Blogger | Entrepreneur | Online Promoter| Web Designer | Web/App Developer | Content Writer | Your Number 1 B*D A** Blogger 😏 Follow Us Social Media Below

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button

Adblock Detected

Sorry You need to turn off your adblocker to browse on this blog please