Yadda Asirin wasu pastors Yatonu bayan Sun Kashe Wata Budurwa a chochi insu
Asirin wasu pastors wato limaman coci yatonu bayan sun kashe wata Budurwa a cikin coci dinsu a garin abuja
Pastors din yaron tareda mahaifin nashi sune limaman coci din Munsamu Labarin cewa ita budurwar da suka kashe budurwa danshi ce suka kashe
Sunyi gunduwa gunduwa da namanta suka hada tareda naman dabbi suka saka a leda e suka jefar a cikin ruwa qasan wani gada
Ga cikakken labarin akasa zamu ajiye maku a Bidiyon sai ku kallah
Sannan muna roqon allah ya shiga tsakanin mu da mugayen cikinmu dama na waje garemu amin
Related posts:
Ankama Wasu Kafiran Sojoji Da Sunka Kashe wani Shahararren Malamin Addinin Musulunci..
Tirkashi Wani Tsoho Ya Auri Jikanyarsa Yaki Kuma Yarda Ya Sake Ta A Garin Tsafe
Za A Kara Yanke Wani Sashe Na Kafar Fatima Sakamakon Rashin Yi Mata Aiki Mai Kyau A Farko
Insha Allah! Amarya, what are you doing? Go ahead and ask Auren.