LABARAI
Ganduje Yabada Umarnin Roshe Wani Gini Mallakin Sheikh Abduljabbar Nasiru kabara.
DA DUMI-DUMINSA: Ganduje Yabada Umarnin Roshe Wani Gini Mallakin Sheikh Abduljabbar Nasiru kabara.
Kamar yadda Shugaban Hukumar Karota na Jihar Kano Baffa Babba Dan agundi ya bayyana.
Gwamnatin Jihar Kano ta umarci a rushe wani Gida dake daf Gidan Marigayi Malam Nasiru kabara, Wanda Abduljabbar Nasiru kabara ya ce mallakinsa ne.
Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana cewa shi Sheikh Abduljabbar Nasiru kabara ya mallaki
wannan Gida ba bisa ka’ida kamar yadda binciken datayi kafin bada umarnin rushewar ya tabbatar mata.
Rahoto Daga:-
Abdullahi Usman Ahmad
Related posts:
Bidiyo Yadda Aka Kama Wata Mata Tana Lalata Da Jikanta Wa'iyazubillah
Suke Koyawa Mutane Cewar Wani Malami Sheikh Zakzaki da Abduljabbar Abu daya
Ance Wai Tsakanin Daliba Fatima Da Aka Yankewa Kafa Da Aliyu Da Yayi Sanadin Hakan Dukkansu Abun Tau...
Malama Hafsat (Lami) Har Yanzu Ita Da ‘Yarta Suna Tsare A Hannun ‘Yan Bindigan Da Suka Kwashe Fasinj...