LABARAI

Ganduje Yabada Umarnin Roshe Wani Gini Mallakin Sheikh Abduljabbar Nasiru kabara.

DA DUMI-DUMINSA: Ganduje Yabada Umarnin Roshe Wani Gini Mallakin Sheikh Abduljabbar Nasiru kabara.

Kamar yadda Shugaban Hukumar Karota na Jihar Kano Baffa Babba Dan agundi ya bayyana.

Gwamnatin Jihar Kano ta umarci a rushe wani Gida dake daf Gidan Marigayi Malam Nasiru kabara, Wanda Abduljabbar Nasiru kabara ya ce mallakinsa ne.

Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana cewa shi Sheikh Abduljabbar Nasiru kabara ya mallaki

DUBA WANNAN:  

wannan Gida ba bisa ka’ida kamar yadda binciken datayi kafin bada umarnin rushewar ya tabbatar mata.

Rahoto Daga:-

Abdullahi Usman Ahmad

Mr Kurya

The Name is Kurya An Full Time Blogger | Entrepreneur | Online Promoter| Web Designer | Web/App Developer | Content Writer | Your Number 1 B*D A** Blogger 😏 Follow Us Social Media Below

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button

Adblock Detected

Sorry You need to turn off your adblocker to browse on this blog please