Mun samu rahoto kan masana’antar Kannywood daga daya daga cikin jaruman jarumai wato Bilkisu Abdullahi.
Mun samu wannan rahoto ne a wani faifan bidiyo inda ta fusata saboda wasu manyan furodusoshi da daraktoci sun nemi su kwana da ita kafin su saka ta a fim.
Ta ce sai ta ba da kanta, ga furodusa ko darakta zai saka ta a fim, ta gwammace ta fita daga masana’antar Kannywood, cewar Bilkisu Abdullahi.
A cikin faifan bidiyon, Bilkisu Abdullahi ta bayyana abubuwa da dama da mabiya Kannywood suka dade suna nema amma basu samu ba.
Ta fadi haka ne a wata hira da wata babbar jarida.
Ga cikakken bidiyon nan Bilkisu Abdullahi..
Related posts:
Sanadyar Hadarin Mota daya faru dasu daga garin Anka Zuwa Gusau ta Jhar Zamfara. Innalillahi Wainna ...
Lilin Baba and Yayan Ummi Rahab, Bayan Auren sa da Ummi Rahab
YANZU YANZUN: Aliartwork Madagwal Yasha Duka A hannun DSS Akan Magantuwa Da Auren Ummi Rahab Dayayi
Lamarin Tahir Fagge Akwai Wadanda Sunkamashi Asiri acikin lamarinsa
One comment