Mun samu rahoto kan masana’antar Kannywood daga daya daga cikin jaruman jarumai wato Bilkisu Abdullahi.
Advertisement
Mun samu wannan rahoto ne a wani faifan bidiyo inda ta fusata saboda wasu manyan furodusoshi da daraktoci sun nemi su kwana da ita kafin su saka ta a fim.
Ta ce sai ta ba da kanta, ga furodusa ko darakta zai saka ta a fim, ta gwammace ta fita daga masana’antar Kannywood, cewar Bilkisu Abdullahi.
A cikin faifan bidiyon, Bilkisu Abdullahi ta bayyana abubuwa da dama da mabiya Kannywood suka dade suna nema amma basu samu ba.
Advertisement
Ta fadi haka ne a wata hira da wata babbar jarida.
Ga cikakken bidiyon nan Bilkisu Abdullahi..
Advertisement
Related posts:
Fara Shagalin Bikin Jaruma Halima Ado gwanja da Hadiza gabon Sun Cashe a Wurin, Atete a garin Maidug...
Yanda Aminu Alan Waka Ya shafe Shekara 7 Yana Rubuta Wakar Yabon Ma aiki Annabi (Muhammad SAW)
Ingur Kannywood Asabar mai zuwa, Halima Atete za ta amarce
Tabbas Naziru Sarkin waka da gaske yake Wasu daga cikin matan kannywood basu da Tarbiyya
One comment