Mun samu rahoto kan masana’antar Kannywood daga daya daga cikin jaruman jarumai wato Bilkisu Abdullahi.
Mun samu wannan rahoto ne a wani faifan bidiyo inda ta fusata saboda wasu manyan furodusoshi da daraktoci sun nemi su kwana da ita kafin su saka ta a fim.
Ta ce sai ta ba da kanta, ga furodusa ko darakta zai saka ta a fim, ta gwammace ta fita daga masana’antar Kannywood, cewar Bilkisu Abdullahi.
A cikin faifan bidiyon, Bilkisu Abdullahi ta bayyana abubuwa da dama da mabiya Kannywood suka dade suna nema amma basu samu ba.
Ta fadi haka ne a wata hira da wata babbar jarida.
Ga cikakken bidiyon nan Bilkisu Abdullahi..
Related posts:
Babu abin da ke konamata rai kaman Samarin da suke cewa Suna son soyayya da ita cewar Hadizan Saima.
Yanzu Yanzun: Ali Nuhu Yayi Allah Ya isa ga Wanda Yayi Masa Sharri Cewa Yayiwa Mawaki Abubakar Sani ...
Ingur Kannywood Asabar mai zuwa, Halima Atete za ta amarce
Innalillahi Kalli Abunda Fati Washa Ta’aikata a Kasar Waje da Sunan More Rayuwa
One comment