Inda Yayi Sabon Wasa A Kaduna, A Karon Farko Adam A Zango Ya Fara Tafiya Da Iyalansa Wurin Wasa.
Advertisement
Inda Ya Dauki Matarsa Amaryar Wato Safiyya, Tare Da Dan Karmin Yaron Su, Yayi Sabon Wasan Nashi Ne A Filin Murtala Square Dake Cikin Garin Kaduna Wajen Mutane, Ya Jawo Cece, and Wannan Lamarin.
Kuma Yanayin Shigar Da Matar Tashi Tayi Ba Yanayi Bane Daya Kamara Ace Ta Shiga Cikin Mazaje, Inda Ta Fito Ba Hijabi A Jikinta, Inda Da Yawan Mutane Suke Ganin Rashin Dacewar Abin Da Adamun Yayi
Anan Ku Kalli Cikakken
Advertisement
Related posts:
The Bani Na Fasawa Shi Yasa Fadi da Kansa Cewar Alasan Ado Doguwa, Wannan Yaron Murtala Sule Garo Ba...
WANNAN ITACE RASHIN LAFIYAR DATAYI SANADIYAR MUTUWAR BABA BANKAURA SAIDA YAYI FADA TA ITA KAFIN MUTU...
Wata Karuwa Ta Yanke Farjin Abokiyar Aikinta da Reza Saboda Kwastoma
Yanda Anka kama wani saurayi yana zina da matar aure a cikin…