LABARAI

Innalillahi Wa Inna Ilaihi Raju’un Tsawa Ta Fadowa Wata Yarinya A Makarantar Islamiyya A JiharJigawa Lokacin Ruwan Sama

Innalillahi Wa Inna Ilaihi Raju’un Tsawa Ta Fadowa Wata Yarinya A Makarantar Islamiyya A JiharJigawa

Kamar Yadda Muka Samu Rahoto Daga Wakilin Shafin Jaridar Rariya Hon Saleh Shehu Hadejia.

Inda Ya Wallafa Sanarwar Rasuwar Wannan Yarinyar Wadda Dalibar Makaranta Ce Kamar Haka.

Yanzu-yanzu wata tsawa mai karfi ta fadowa wata yarinya mai suna Maryam Rabiu Garba Kaugama a garin Kaugama dake jihar Jigawa.

Marigayiyar ‘ya ce ga tsohon dan majalistar taraiyya mai wakiltar Malammadiri da Kaugama.

Lamarin ya faru ne a lokacin da ta je cikin makarantar Islamiyya domin yin karatun Alqur’ani Mai Girma.

READ ALSO:  Jarumar Kasashen Afirika Rahama Sadau Ta Zama Gwarzuwar

Tabbas Wannan Yarinya Ta Samu Kyakkyawar Shahada, Wanda Ta Rasu Ne Akan Hanyar Zuwa Makaranta.

Anan Muke Addu’ar Ubangiji Allah Ya Jikanta Da Rahama Ya Gafarta Mata, Ya Bawa Iyayenta Hakurim Jure Wannan Rashi.

Allah Ubangiji ya gafarta mata.

kada kumanta kudinga muna share na post inmu zuwa ga abokaninku domin bamu qwarin guiwar kawomaku ingantattin sahihun labaran duniya a cikin harshen hausa dana turanci mungode da ziyartar shafin KuryaLoaded.ng dakunkayi

Idan kuna da tambaya ko wani labari da kuke son sanar da mu, ko tallata hajar ku kuna iya aika mana da sako a shafinmu na Facebook, ko tura sako a number admins dinmu +23408141702912

Mr Kurya

The Name is Kurya An Full Time Blogger | Entrepreneur | Online Promoter| Web Designer | Web/App Developer | Content Writer | Your Number 1 B*D A** Blogger 😏 Follow Us Social Media Below

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button

Adblock Detected

Sorry You need to turn off your adblocker to browse on this blog please