Yadda Wata Mata Ta Haifi Jariri Ta Masa Yankan Rago da Reza Wa’iyazu Billahi

Posted by

Yadda Wata Mata Ta Haifi Jariri Ta Masa Yankan Rago da Reza Wa’iyazu Billahi

SUBHANALLAH: Ta Yi Wa Jaririn Da Ta Haifa Yankan Rago Da Reza

Wani abin al’ajibi ya faru yau Asabar a garin Potiskum dake jihar Yobe, inda wata mata ta haihu kuma ta yanka jinjirin da reza.

A yanzu haka dai tana hannun hukumar ‘yan sandan jihar Yobe.

*Hoton jaririn da aka yanka ya yi muni, shi ya sa RARIYA ba ta dora ba.

Ga ra’ayoyin mutane:

  1. Agaskiya na kara kallon hoton yarinyar nan,ga dukkan wanda yassan alamun rashin hankali zaiga wannan alama a idanun ta. Don haka wannan lamari yana da bukatar kula ta musan man. Domin gudun yin hukumci inda ba bagire naiba. ALLAH YA kyauta.
  2. Allah Sarki abin tausayi to shi laifin me yayi mata nasan iyaye da matukar son abinda suka Haifa to amma ita ko tanada tabin hankali ne wasu ba suna nema basu samu ba amma ke kin samu maima kon kiyiwa Allah godiya baki San ko shi zai jikanki ba Allah kasa mufi karfin zuciyar mu ka hanemu da aykata sabo gareka ya Allah.
  3. Innalillahi wa’inna ilaihirajuun.Adai binciketa dakyau idan natane.
    Idan kuwa natane Toh matsafiya ce kokuma ta hanyar zina tasamo shi.

    Allah ya shiryi masu hali irin nata.
    Amma kam abun yayi muni wallahi.

  4. Yah Salam Gaskiyah abincika dan shakka babu batada lfy babu mahaefiyar da xata iyah cutar da abinda tahaefa madamar tana cikin hankalinta😭
  5. Allah shikyauta Aman kai daganin wann fuskarta bbu annuri taya zakai ka aureta nan gaba kai xata iya nema takashe Allah yanisantamu daga sharrin masu sharri.

    SHAWARA

    Dan Allah duk macen da ta karanta wannan posting din namu ta taimaka tayi forwarding dishi ga yan uwa mata masu aure..

kada kumanta kudinga muna share na post inmu zuwa ga abokaninku domin bamu qwarin guiwar kawomaku ingantattin sahihun labaran duniya a cikin harshen hausa dana turanci mungode da ziyartar shafin KuryaLoaded.ng dakunkayi

Idan kuna da tambaya ko wani labari da kuke son sanar da mu, ko tallata hajar ku kuna iya aika mana da sako a shafinmu na Facebook, ko tura sako a number admins dinmu +23408141702912

Source:Funeyy.com

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *