Daga Karshe An Shiga Kotu Kan Shari’ar Fatima Wacce Aka Yankewa Kafa

Posted by

Daga Karshe An Shiga Kotu Kan Shari’ar Fatima Wacce Aka Yankewa Kafa

An shiga kotu a yau Litinin domin sauraren shari’ar fatima wacce aka yankewa kafa sakamakon buge ta da mota.

Saidai kamar yadda amihad.com ta samu labari ‘yan uwan Fatima sun soma zargin ba za a yi musu adalci ba saboda yaron dan masu hali ne.

An shiga kotu a yau Litinin domin sauraren shari’ar fatima wacce aka yankewa kafa sakamakon buge ta da mota.

Saidai kamar yadda amihad.com ta samu labari ‘yan uwan Fatima sun soma zargin ba za a yi musu adalci ba saboda yaron dan masu hali ne.

Source:Amihad.com

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *