Innalillahi Hankalin Murja Ibrahim Kunya Ya Tashi Bayan Ganin Bidiyan Matashin Da Ya Zagi Mahaifiyar Wata Har Kabarinta

Posted by

Wata rigima da ta barki tsakanin wasu mutane biyu mace da na miji masu amfanin da tiktok shine ta yadda abokiyar fadan nasa tace har gida ta zagi mahaifiyarsa

Saide koda da yaci maganar zagi da tayiwa mahaifiyar tasa ya harzuka inda shi kuma gani mahaifiyarta ta rasu yaje har makabarta kan kabarinta ya rama zagin da diyarta tayiwa mahaifiyarsa

Wannan lamari da yayi matukar bawa alā€™umma mamaki inda mutane da dama ke fadan raā€™ayinsa inda wannan yar tiktok din murja ibrahim kunya yin bidiyan tare da bayyana cewar ya kamata hukuma tayi aikinta akan wannan matashin kamar yadfa zakuga bidiyan anan kasa

kalli bidiyan anan

To Allah ya kyauta daman ance dan kuka mai jawowa uwarsa zagi da fatan Allah ya shirya damu da iyalanmu shiriyar addinin musulunchi.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *