![](https://kuryaloaded.ng/wp-content/uploads/2022/08/1659035198-picsay.png)
Kalli yadda Wani Matashi ya rubuta Al’Qur’ani da hannun a garin mubi ta a jahar adamawa.
Advertisement
Matashin mai suna malam karami dake garin mubi ta jahar adamawa dama ya taba rubuta Al-Qur’ani wannnan shi ne rubutun sa na biyu.
![](https://kuryaloaded.ng/wp-content/uploads/2022/08/Screenshot_20220731-092003.jpg)
![](https://kuryaloaded.ng/wp-content/uploads/2022/08/Screenshot_20220731-092019.jpg)
Mutane da yawa sunyi farin ciki da wannan labarin domin Duk wanda yaji sai yasa Masa al’barka domin ba karamin abu bane.
Mutane da yawa Suna so su rubuta Al’Qur’ani amma kuma allah bai Basu baiwar rubutawa ba domin Duk wanda kaga ya rubuta allah ne ya bashi basira.
Advertisement
Kuce gaba da bibiyar wannan shafin dan samun labarai masu ingance akoda yaushe mungode da ziyarar wanna shafin namu mai al’barka Kuryaloaded.ng
Related posts:
Dalilin Kunga Wannan? to Gwanja Da Matar Da Maimuna Shine Yayi Sanadiyar Kashe Auran Ado
Jarumi Nabraska Saboda Siyasa Har takaiga Zagin da Yayi Masa Ya Zagi Uwar Mawaki Rarara Saurari irin
Innalillahi wa’inna Ilaihi Raji’un: Kalli yadda ta haihu a hannun Kidnappers
BREAKING: Terrorists bomb Abuja-Kaduna educate with 970 passengers onboard