Zazzafan Martani Daga Wanda Zai Auri Fatima Wacce aka yankeea Kafa a Sokoto Akan Masucew Zasu Aureta
MARTANI: Yanzu Ma Na Fara Son Fatima, Cewar Saurayin Da Ke Shirin Aurenta Tun Tana Da Lafiya
Advertisement
Assalam RARIYA, Sunana Ismail Jabo daga jihar Sokoto ina son Dan Allah nayi muku magana akan maganar Fatima (Mimie) wadda aka cirewa kafa sakamakon wani da ya bugeta da mota. Na ga kuna yawan posting akan masu sonta da aure.
Ni babban abokin wanda ke son Fatima ne da aure tun tana lafiya lau. Kuma har yanzu yana sonta da aure, ya ma kara sonta bisa ga yadda yake son ta a baya Wallahi.
Saboda haka Dan Allah masu cewa wai su suna son auren ta a hakan an gaya musu masoyi ta rasa ne ko yaya?
Advertisement
Dan Allah ku bar ta da abindaa ke damun ta. Kuna kara mata damuwa ni kawai.
Related posts:
Lambar Yabo Kalli Yadda Aka Karrama Wasu Manyan Jaruman
Yadda wani Mutun Yakashe. Matarsa da diyar cikin shi Da Bindiga
Gidana ko a layin lantarki na gina, "Ganduje ba zai sa a rusa ba sai dai idan wani zai gina min"
Tirkashi Bayyanar Wani Bidiyon Sadiya Kabala Dauke Da Tsohon Ciki Kuma Bata Da Aure Ya Janyo Cece-K...