LABARAI

Zazzafan Martani Daga Wanda Zai Auri Fatima Wacce aka yankeea Kafa a Sokoto Akan Masucew Zasu Aureta

Zazzafan Martani Daga Wanda Zai Auri Fatima Wacce aka yankeea Kafa a Sokoto Akan Masucew Zasu Aureta

MARTANI: Yanzu Ma Na Fara Son Fatima, Cewar Saurayin Da Ke Shirin Aurenta Tun Tana Da Lafiya

Assalam RARIYA, Sunana Ismail Jabo daga jihar Sokoto ina son Dan Allah nayi muku magana akan maganar Fatima (Mimie) wadda aka cirewa kafa sakamakon wani da ya bugeta da mota. Na ga kuna yawan posting akan masu sonta da aure.

Ni babban abokin wanda ke son Fatima ne da aure tun tana lafiya lau. Kuma har yanzu yana sonta da aure, ya ma kara sonta bisa ga yadda yake son ta a baya Wallahi.

Saboda haka Dan Allah masu cewa wai su suna son auren ta a hakan an gaya musu masoyi ta rasa ne ko yaya?

Dan Allah ku bar ta da abindaa ke damun ta. Kuna kara mata damuwa ni kawai.

READ ALSO:  "an Nijeriya ba su da hujjar da za su yi kukan yunwa"

Mr Kurya

The Name is Kurya An Full Time Blogger | Entrepreneur | Online Promoter| Web Designer | Web/App Developer | Content Writer | Your Number 1 B*D A** Blogger 😏 Follow Us Social Media Below

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button

Adblock Detected

Sorry You need to turn off your adblocker to browse on this blog please