KANNYWOOD
Batareda Tsoro ba Jaruma Hadiza Gabon Tayiwa Buhari Allah Ya Isa Akan Bidiyon Zane Fasinjojin Jirgin Kasa
Batareda Tsoro ba Jaruma Hadiza Gabon Tayiwa Buhari Allah Ya Isa Akan Bidiyon Zane Fasinjojin Jirgin Kasa
Shahararriyar jarumar masana’antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood,Hadiza Gabon ta yi martani a kan sabon bidiyon da yan bindigar da suka sace fasinjojin jirgin kasa na Abuja-Kaduna suka saki.
A cikin wata wallafa da ta yi a shafinta na Instagram, Hadiza wanda aka fi sani da Gabon ta nuna bacin ransa a kan yadda gwamnati ta zuba ido tana kallon yan ta’adda na cin karensu babu babbaka a kasar.
Jarumar ta fito acikin shafinta na Instagram ta yi Allah ya isa Akan rashin tsaron da muke fama dashi a Nigeria.
Hadiza Gabon tace:
Wannan magana da Hadiza Gabon, ba Karamin marar tsoro ne zai iya yinta ba. Saidai muce Allah ya sakawa Gabon da gidan Aljanna Sakamakon nemawa talakawa hakkinsu da takeyi.
Related posts:
Innalillahi Kwanan Nan Jaruma Fati Bararoji Ta Bayyana Irin Matsananciyar Cutar Dake Damunta
Ku Kalli Sabon Fim Din Indian Da Rahama Sadau Ta Fito a ciki
YANZU YANZUN: Aliartwork Madagwal Yasha Duka A hannun DSS Akan Magantuwa Da Auren Ummi Rahab Dayayi
Masha'Allahu akbar Mijin ta Sha'awa tsohuwar jarumar Kannywood Fati Ladan
One Comment