Sanadyar Hadarin Mota daya faru dasu daga garin Anka Zuwa Gusau ta Jhar Zamfara. Innalillahi Wainna ilaihirrajiun rai bakon duniya Allah Yayiwa Matasa Yan Kasuwa 8 rasuwa a daren jiya.
Hakika anyi babban rashi domin Mutuwar matashi ba karamin tada hankalin al’umma takeyi ba Kasancewar sune jigo alummar baki daya, Jaridar Arewafresh11 suna suka ruwaito want ton rahoton a shafinsu na Facebook inda suka bayyana alamarin ya
Allah yasa aljanna ce makomar su, muna masu Addu’a kuma muna Rokon Allah yaji Kansu da rahama.
Related posts:
Kokunada Masaniyar Cewa wadannan sune matsalolin da kesaka aure saurin mutuwa da wuri ga malam Baha...
Abale Daddy hikima ya karye a hannu wajen...
Duk Namijin da nagani ko naji muryarsa sai sha’awata ta tashi kuma na zibar da maniyyi, inji wata bu...
Yan bindiga sun kai hari wani masallaci a Zamfara, sun sace Liman tareda Masallata