Sanadyar Hadarin Mota daya faru dasu daga garin Anka Zuwa Gusau ta Jhar Zamfara. Innalillahi Wainna ilaihirrajiun rai bakon duniya Allah Yayiwa Matasa Yan Kasuwa 8 rasuwa a daren jiya.
Advertisement
Hakika anyi babban rashi domin Mutuwar matashi ba karamin tada hankalin al’umma takeyi ba Kasancewar sune jigo alummar baki daya, Jaridar Arewafresh11 suna suka ruwaito want ton rahoton a shafinsu na Facebook inda suka bayyana alamarin ya
Allah yasa aljanna ce makomar su, muna masu Addu’a kuma muna Rokon Allah yaji Kansu da rahama.
Advertisement
Related posts:
Ashe Tun Farko Saida Sheikh Aminu Daurawa Ya Ja Ma Ummita Kunne Akan Dan Cana Kafin Ya Kashe ta
Kallo Bidiyo Yadda Wani Mutun Ya Kusan Mutuwa Bayan ya Gama Lalata Dawata Matar Aure Wa’iyazu Billah
Shin Kokunsan Soyayyar Dake Tsakanin Isa Ali Fantami da Jaruma Hadiza Gabon
Bidiyo Yadda Aka Kama Wata Mata Tana Lalata Da Jikanta Wa'iyazubillah