Wata sabuwa ankama wani wanda yake amfani da sunan Adam a zango yana lalata da Mata
Majiyarmu tasamu labarin aka mama wani matashi wanda ya shafe sama da shekara goma yana amfani da sunan jarumi Adam a zango yana lalata da mata da sunan zai sakasu acikin film.
Wannan matashi dai dubunsa tacikane awani hotel a garin kaduna yayinda yake tareda wata budurwa wanda itama ya yaudareta da sunan cewar zai hadata da jarumi Adam a zango.
Wannan dai bashi bane karo na farko da ake samun bata gari suna yiwa jaruman masana’antar Kannywood irin wannan abun ba domin kuwa akwai jarumai irinsu,
Aisha Najamu izzar so, Minal Ahmad, khadija yobe, Ummi Rahab dadai sauransu da wasu mutane sukai amfani da sunansu wajan yaudarar alumma.
Ga video
Related posts:
Tsohon Mijin Jaruma Momee Gombe Zai Angwance Da Jarumar Shirin Izzar So Wato Nana
Batareda Tsoro ba Jaruma Hadiza Gabon Tayiwa Buhari Allah Ya Isa Akan Bidiyon Zane Fasinjojin Jirgin...
Bai Bada Umarni. Aminu S. Bono Zaiyi WUFF! Da Wata Zankadediyar Jarumar KannyWood,
Yanzu Yanzu Hamisu Breaker Ya Kai Kudin Fatima Ali Nuhu Gaskiya Ko Qarya?….