LABARAI

Yadda Wani Ango Ya Saki Amaryarshi Sabida Kudin Siyan Baki A Kano

Yadda Wani Ango Ya Saki Amaryarshi Sabida Kudin Siyan Baki A Kano

Da Dumi – Dumi!
Angon da ya Saki matarsa ranar tarewa a Kano ya maidata, yayinda ta tare da Saki 2.

Bakanen dayama Amaryarsa saki da ya maidata bayan anyi zaman sulhu.

A kwanakin baya ne dai wani ango ya Saki amaryarsa saki daya, bayan kawayenta sun kekashe kasa sai an basu naira dubu dari biyu (#200,000.00) kafin su bude dakin amarya, hakan yasa abokan ango sukayi tayi akan zasu bada dubu talatin (#30,000.00) amma ‘yan matan amaryar sukaki amincewa da tayin.

Hakan ne yayi dalilin da yasa angon ya Kira amaryar tasa kira biyu bata dauka ba.

Kasancewar bata daga waya ba, angon ya harzuka ya sambadawa abar kaunar tashi saki daya (1).
Allahu ya kiyaye na gaba yasa kawaye da iyaye su fahimchi halin da ake chiki na halin yau.

READ ALSO:  Tirkashi Zancen Deborah Ya Dawo Sabo Mahaifiyarta Ta Fadi Boyayyen Sirri

Mr Kurya

The Name is Kurya An Full Time Blogger | Entrepreneur | Online Promoter| Web Designer | Web/App Developer | Content Writer | Your Number 1 B*D A** Blogger 😏 Follow Us Social Media Below

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button

Adblock Detected

Sorry You need to turn off your adblocker to browse on this blog please