DUNIYARMU AYAULABARAI

Sabon Rikici Ya Kunno A Jamiyyar APC Akan Cire Sunan Rarara Daga Kwamitin Zaben Tinubu

Sabon Rikici Ya Kunno A Jamiyyar APC Akan Cire Sunan Rarara Daga Kwamitin Zaben Tinubu

Wani Jagora Kuma Jigo a Jamiyar APC a Kano,Yace Sai An Cire Sunan “Rarara” Daga Cikin Kwamitin Yakin Neman Zaben Asiwaju Bola Ahmed Tinubu,

a Cewar Jagoran Rarara Bai Isa Ya Wakilci Jahar Kano ba, a Cikin Kwamitin. Sai Dai Bola Tinubu Yace Baza’a Cire “Rarara”

a Cikin Kwamitin ba, Domin ba Jahar Kano, Yake Wakilta ba, Bola Tinubu Yacigaba Da Cewa Shi “Rarara” Duk Arewacin Nijeriya,

Yake Wakilta ba Kano, ba. Daga Rabi’u Garba Gaya Media Aide To Rarara. Vanguard HaVanguard HausaVanguard Hausa

READ ALSO:  Yakamata Kusan Wannan Akan Case Din Tukur Mamu Da ake tuhuma da taimakawa ‘Yan Ta’adda

kada kumanta kudinga muna share na post inmu zuwa ga abokaninku domin bamu qwarin guiwar kawomaku ingantattin sahihun labaran duniya a cikin harshen hausa dana turanci mungode da ziyartar shafin KuryaLoaded.ng dakunkayi

Idan kuna da tambaya ko wani labari da kuke son sanar da mu, ko tallata hajar ku kuna iya aika mana da sako a shafinmu na Facebook, ko tura sako a number admins dinmu +23408141702912

Mr Kurya

The Name is Kurya An Full Time Blogger | Entrepreneur | Online Promoter| Web Designer | Web/App Developer | Content Writer | Your Number 1 B*D A** Blogger 😏 Follow Us Social Media Below

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button

Adblock Detected

Sorry You need to turn off your adblocker to browse on this blog please