Ziyarci Filin Kwallon ta Kasar Qatar taje Kallon Wasan Karshe Kalli Yadda Jaruma Maryam Ceeter.

Posted by

Ziyarci Filin Kwallon ta Kasar Qatar taje Kallon Wasan Karshe Kalli Yadda Jaruma Maryam Ceeter.

Akeyi acan Fitacciyar Jaruma a Masana’antar Kannywood Maryam Abubakar da akafi sani da Maryam ceeter ta Ziyarci Kasar Qatar domin kallon wasan kwallon kafa na duniya.

Asai kuma abin yazo dai dai da lokacinda zaa buga wasan karshe na kofin duniya wanda ake bugawa a kasar ta qatar. Kusan dai itace jarumar Kannywood ta farko data ziyarci kasar a want ton lokaci domin shakatawa sai

In order to use Instagram, Jarumar itace ta wallafa want ton Hotuna da faifan bidiyo.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *