LABARAI

Wannan Matashi Dan Shekara 19 Ya Rubuta Al’Qur’ani da Hannun Sa..

Kalli yadda Wani Matashi ya rubuta Al’Qur’ani da hannun a garin mubi ta a jahar adamawa.

Matashin mai suna malam karami dake garin mubi ta jahar adamawa dama ya taba rubuta Al-Qur’ani wannnan shi ne rubutun sa na biyu.

Mutane da yawa sunyi farin ciki da wannan labarin domin Duk wanda yaji sai yasa Masa al’barka domin ba karamin abu bane.

Mutane da yawa Suna so su rubuta Al’Qur’ani amma kuma allah bai Basu baiwar rubutawa ba domin Duk wanda kaga ya rubuta allah ne ya bashi basira.

Kuce gaba da bibiyar wannan shafin dan samun labarai masu ingance akoda yaushe mungode da ziyarar wanna shafin namu mai al’barka Kuryaloaded.ng

 

Mr Kurya

The Name is Kurya An Full Time Blogger | Entrepreneur | Online Promoter| Web Designer | Web/App Developer | Content Writer | Your Number 1 B*D A** Blogger 😏 Follow Us Social Media Below

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button

Adblock Detected

Sorry You need to turn off your adblocker to browse on this blog please